Sabon Shirin Da Za a Koyawa Matasa Ilimin Aikin Noma Da Kiwo Na Zamani Tare Da Basu 73K A Duk Karshen Wata

Wanna shiri na Soilless Farm Lab wanda za’A koyawa matasa ilimin aikin noma da kiyo domin dogoro da kai MasterCard Foundation ita zata dau nauyin koyawa matasa wanna ilimi akwai wajan kwana (Accomodations) da abinci kuma duk kyauta ne sanna za’A dinga baka dubu 73k duk karshan wata har na tsawon wata uku. Yanzu haka … Read more

Apply for ₦100K – ₦500K Grants to Support Nigerian Undergraduate & HND Students

The Ahmadu Bello Foundation Scholarship offers financial assistance to 200 eligible undergraduate and Higher National Diploma (HND) students of Northern Nigerian origin, studying in accredited public universities and polytechnics across Nigeria. As part of its commitment to advancing education in Northern Nigeria, the Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation (SABMF) awards these scholarships annually, ensuring deserving … Read more

An Bude Shafin Bada Tallafi Na National Business Skills Development Initiative

Barkanmu da wannan lokaci da fatan kowa yana lafiya. Gwamnatin tarayya ta sake kaddamar da bude shafinta na National Business Skills Development Initiative domin bayar da tallafi ga matasan nigeria Shirin National Business Skills Development Initiative (NBSDI) shiri ne da ke da nufin ƙara yawan masu farawa da haɓaka ƙarfin ƙananan masana’antu, Ƙananan, da Matsakaici … Read more

Jerin Damammaki Guda 8 Da Zaku Iya Cikawa Na 2024/2025

Barkanmu da wannan lokaci fatan kowa yana lafiya,  ga jerin wasu damammaki guda 8 wanda zaku iya cikawa domin samun tallafi daga wasu daga cikin kungiyoyi. 1. Join @civicusalliance as a Membership Networks Project Intern Apply herehttps://civicus.bamboohr.com/careers Application Deadline: 24th Nov 2024 2. Become a @ureportnigeria Campus Ambassador (undergraduates only) Apply here: bit.ly/ureportca Deadline: 27th … Read more

Matasa Dama Ta Samu: An Sake Bude Shirin Bayar Da Horo Akan Technology

Assalamu alaikum barkanmu da wannan lokaci fatan kowa yana lafiya. Shirin 3 Million Technical Talent (3MTT) na Ma’aikatar Sadarwa, Kirkire-kirkire da Tattalin Arzikin Dijital na Najeriya ya kuduri aniyar habaka kwarewar fasaha a kasa tare da tallafawa hangen nesa na Shugaba Tinubu na samar da ayyukan dijital miliyan 2 zuwa 2025. Shirin zai taimaka wajen … Read more

An Sake kaddamar Da Sabon Shirin Labour Employment and Empowerment Programme

Assalamu alaikum barkanmu da wannan lokaci da fatan kowa yana lafiya. Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta kaddamar da shirin Labour Employment and Empowerment Programme (LEEP) don inganta rayuwar mutane miliyan 2.2 duk shekara. Shirin, wanda Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Ministan Harkokin Ma’aikata, Hon. Nkeiruka Onyejeocha, suka jagoranta, yana nufin kirkirar ayyuka miliyan 2.5 kowace shekara. … Read more

Sabon Shirin Tallafin Manoma Na Young Farmers Network

Assalamu alaikum barkanmu da wannan lokaci da fatan kowa yana lafiya. Gwamnatin Apc ta kaddamar da sabon shirin tallafin manoma mai suna Progressives Young Farmers Network domin bada tallafi ga manoma. Wannan shirin Wani yunƙuri ne na ofishin shugaban matasa na jam’iyyar APC na ƙasa don ƙirƙirar al’umma na matasa masu sana’a na noma, ƙwararrun … Read more

Ga Wasu Tallafi Guda (6) Da Ake Cikewa Daga Gomnatin Tarayya

Assalamu alaikum warahamatullah barkanmu da wannan lokaci da fatan kowa yana cikin koshin lafiya. Har yanzu ana cigaba da amfana daga wasu tsare-tsare da gwamnatin tarayya ta samar a karkashin ajandar sabunta fata (Renewed Hope) don saukakawa ‘yan Najeriya a bangarori daban-daban. Kada mu shagala ba tare da mun amfana ba domin gwamnati ta samar … Read more